|
Takaitaccen nazarin likitanci |
|
Batun |
Aya ko hadisi |
Masaniya |
|
Ilimin likitanacin ya tantance yawan gavuvvan
jiki |
Imam Muslim ya ruwaito daga
Abdullahi bn Farukh , cewa ya ji Aishat na cewa
:Manzo(s.a.w) ya ce: an halicci dukkan Dan adam akan gavuvva
xari
uku da sittin.wanda yayi kabbara yayi hamdala yayi
salati yayi tasbihi, ya kuma nemi gafarar Allah. Ya cire
dutse akan hanyar mutane ko
qaya
ko qashi
daga hanyar jama'a, yayi umurni da alheri yayi hani ga
abin qi,bisa
waxannan
gavovi
xari
uku da sittin, to zai tafi rananr an nisantar dashi
daga wuta. |
 |
|
Rigirigen jiki |
Manzo (s.a.w) ya ce : misalin
muminai wurin san hunansu da tauyinsu da
qaunan
junansu, misali jiki ne idan gava
xaya
daga ciki ta sami rauni sai sauran gavovin
jiki suyi rige rige wurin jin zafin da rashin barci."
Buhari da Musulum suka ruwaito da wasunsu. |
 |
|
Goshi kwakwalwa |
Allah (s.w) yana cewa : a'a ha
idan bai bari ba zamu damqeshi
a gaban gwagwalwa* kwakwalwa mai
Qarya
mia kuskure" Al-alaq
15-16 |
 |
|
Cutukan zamani na jinsi sakamakon lalata ne |
Manzo(s.a.w) ya ce: " alfasha ba za ta tava
watsuwa acikin wasu jama'a ba abayyane face sai annoba
da cutuka waxanda
ba tava
watsuwa agabaninsu ba, sun watsu acikinsu wa ". ya kuma
qara cewa "zina
bai tava
watsuwa acikin wasu al'umma ba face mutuwa yayi yawa
acikinsu' malil ya ruwaito acikin muwaxxa. |
 |
|
Habbat sauda'a maganin dukkan cuta |
Daga Manzo (s.a.w) ya ce: "Babu wani cuta sai yana da
magani daga Habbat Sauda'a sai dai mutuwa" |
 |
|
Yizgar farko na
halitta |
An ruwaito daga Abu huraira cewa
Manzon Allah (s.a.w) ya ce: dukkan
xan
Adam turvaya
na cinsa sai dai kawai yizgar farko daga shi ne aka
halicce shi a cikinsa ake harhaxa
shi" |
 |
|
Halittan
Jariri a matakai |
Allah ta'ala yana
cewa: "me yasa ba ku neman daraja daga Allah * lalle
ya hallice ku a matakai" nuh 13-14. |
 |
|
Riga kafi kariya |
Manzo (s.a.w) ya ce (idan kuka ji
annoba awani gari kada ku shige shi,idean ya auku a wani
gari kuna cikinsa kada ku fita daga ciki) Buhari da
Muslim suka ruwaito. |
 |
|
Jin zafi ko raxaxi |
Allah (s.w) na cewa "lalle waxanda
suka kafirce da ayoyinmu da sannu zamu
qona su da wuta,
a duk lokacin da fatar su ta nuna sai mu sauya masu fata
sabuwa , don su
xanxani
azaba, lalle Allah ya kasance mabuwayi ne mai hikima"
(an- nisa'I 56)
|
 |
| |
|
|
| |
|
|